text
stringlengths 0
727
|
---|
da zĩnãriya |
to sabõda wanne daga ni'imõmin ubangijinku kuke ƙaryatãwa |
kuma ba a umarce su da kome ba fãce bauta wa allah suna mãsu tsarkake addinin gare shi mãsu karkata zuwa ga addinin gaskiya kuma su tsai da salla kuma su bãyar da zakka kuma wannan shi ne addinin waɗanda suke a kan hanyar ƙwarai |
a kan kãfirai bã mai sauƙi ba ne |
ba su da wani abinci fãce dai daga danyi |
idan kun bayyana alhẽri kõ kuwa kuka ɓõye shi kõ kuwa kuka yãfe laifi daga cũta to lalle ne allah yã kasance mai yãfewa mai ikon yi |
a kan muhimmin lãbãri mai girma (alƙur'ãni) |
kuma dukkan ƙarami da babba rubutacce ne |
lalle ne allah yã kasance mai ji ne mai gani |
sai suka fuskanto zuwa gare shi sunã gaggãwa |
zã mu kirayi zabaniyãwa (mala'iku mãsu girma) |
kuma allah bai kasance yanã yi musu azãba ba alhãli kuwa kai kanã cikinsu kuma allah bai kasance mai yi musu azãba ba alhãli kuwa sunã yin istigfãri |
_prefs dir |
sabõda haka ka bar su rãnar da mai kiran zai yi kira zuwa ga wani abu abin ƙyama |
lalle ubangijinka shi ne mafi sani ga wanda ya ɓace daga tafarkinsa kuma shi ne mafi sani ga mãsu shiryuwa |
kuma abin da ke wurin allah shĩ ne mafi alhẽri knma mafi wanzuwa |
shin anã barin ku a cikin abin da yake a nan kunã amintattu |
ka ƙayyade wata iid na applet da za'a loda |
lalle ne mun san abin da ƙasã ke ragẽwo daga gare su kuma wurinmu akwai wani littãfi mai tsarẽwa |
kuma mafi taƙawa zai nisance ta |
bone ya tabbata a rãnar nan ga mãsu ƙaryatãwa |
an wajabta masa cẽwa wanda ya jiɓince shi to lalle ne sai ya ɓatar da shi kuma ya shiryar da shi zuwa ga azãbar sa'ĩr |
media controller element |
saboda haka ka yi salla dõmin ubangijinka kuma ka sõke (baiko wato sukar raƙumi) |
haka nan muke aikatãwa da mãsu yin laifi |
wannan ne (allah) ya yi muku wasiyya da shi tsammãninku kunã hankalta |
ana kasa gano gafakan gida ba ya cikin/etc/makulli kuma babu kima wa $gida cikin muhalli |
fanel na gefen sama |
kuma idan kã ga waɗanda suke kũtsawa a cikin ãyõyinmu to ka bijire daga gare su sai sun kũtsa a cikin wani lãbãri waninsa kuma imma dai shaiɗan lalle ya mantar da kai to kada ka zauna a bayan tunãwa tãre da mutãne azzãlumai |
jerin taga |
allah yana yin izgili gare su kuma yana taimakon su a cikin ɓatarsu suna ɗimuwa |
kuma idan aka ce musu ku kãre abin da ke a gaba gare ku da abin da yake a bãyanku dõmin tsammãninku a ji tausayinku |
danna ka kalli alkawarin ka da hidimomin ka |
to ka jẽfo wani ɓaɓɓake daga sama a kanmu idan ka kasance daga mãsu gaskiya |
kuma dõmin zukãtan waɗanda ba su yi ĩmãni da lãhira ba su karkata saurãrẽ zuwa gareshi kuma dõmin su yarda da shi kuma dõmin su kamfaci abin da suke mãsu kamfata |
zuwa gare ni makõmarku take sa'an nan in bã ku lãbari ga abin da kuka kasance kunã aikatãwa |
a rãnar da ake ƙõna shi a kanta a cikin wutar jahannama sai a yi lalas da ita ga gõshinansu da sãshinansu da bãyayyakinsu (a ce musu) wannan ne abin da kuka taskace dõmin rãyukanku to ku ɗanɗani abin da kuka kasance kunã sanyãwa a taska |
sãsanninsu nã nĩsanta daga wurãren kwanciya sunã kiran ubangijinsu bisa ga tsõro da ɗammãni kuma sunã ciryawa daga abin da muka azurta su |
kuma wanda ya yi hijira a cikin hanyar allah zai sãmu a cikin ƙasa wurãren jũyãwa mãsu yawa da yalwa kuma wanda ya fita daga gidansa yana mai hijira zuwa ga allah da manzonsa sa'an nan kuma mutuwa ta riske shi to lalle ne lãdarsa tã auku ga allah kuma allah yã kasance a gare ku mai gãfara mai jin ƙai |
fãce iyarwa daga allah da manzancinsa |
kuma ƙasa ta fitar da kayanta masu nauyi |
yã banĩ isrã'ĩla |
ssl error |
kuma ku ji tsõron wani yini wanda ake mayar da ku a cikinsa zuwa ga allah sa'an nan kuma a cika wa kõwane rai abin da ya sanã'anta kuma sũ bã a zãluntar su |
amma manzon allah da waɗanda suka yi ĩmãni tãre da shi sun yi jihãdi da dũkiyõyinsu da rãyukansu kuma waɗannan sunã da ayyukan alhẽri kuma waɗannan sũ ne mãsu cin nasara |
kuma mutãnen alƙaryar suka je sunã mãsu bushãra |
kuma sãshensu ya fuskanta ga sãshe sunã tambayar jũna |
lalle ne waɗanda suka rarraba addininsu kuma suka kasance ƙungiyãƙungiyã kai ba ka zama daga gare su ba a cikin kõme abin sani kawai al'amarinsu zuwa ga allah yake sa'an nan ya bã su lãbãri game da abin da suka kasance sunã aikatãwa |
wato su yi iƙrãri da laifinsu allah ya la'ani'yan sa'ĩr |
ya ce to idan ka bĩ ni to kada ka tambaye ni daga kõme sai na lãbarta maka ambato daga gare shi |
ya ce ya mutãnena shin kun gani idan na kasance a kan wata hujja bayyananna daga ubangijina kuma yã bã ni wata rahama daga wurinsa sa'an nan aka rufe ta (ita rahamar) daga gare ku shin zã mu tĩlasta mukuita alhãli kuwa kũ mãsu ƙi gare ta ne |
kuma idan an ce masa ka ji tsõron allah sai girman kai da yin zunubi ya ɗauke shi to abin da yake mai isarsa jahannama ce |
bã ta barin kõme da ta jẽ a kansa fãce ta mayar da shi kamar rududdugaggun ƙasũsuwa |
kuma lalle ne haƙĩƙa an yi izgili ga waɗansu manzanni daga gabãninka sai abin da suka kasance sunã izgili da shi ya auku ga waɗanda suka yi izgilin daga gare su |
fãce mutãnen dãma |
da waɗanda ke bãyar da abin da suka bãyar alhãli kuwa zukãtansu sunã tsõrace dõmin sunã kõmãwa zuwa ga ubangijinsu |
kuma mẽne ne ya sãme ku bã ku yin yãƙi a cikin hanyar allah da waɗanda aka raunanar daga maza da mata da yãra sunã cewa yã ubangijinmu ka fitar da mu daga wannan alƙarya wadda mutãnenta suke da zãlunci kuma ka sanya mana majiɓinci daga gunka kuma ka sanya mana mataimaki daga gunka |
kanã ganin azzãlumai sunã mãsu tsõro daga abin da suka sanã'anta alhãli kuwa shi abin tsoron mai aukuwa ne gare su kuma waɗanda suka yi ĩmãni kuma suka aikata ayyukan ƙwarai sunã a cikin fadamun aljanna sunã da abin da suke so a wurin ubangijinsu waccan fa ita ce falala mai girma |
rundunõnin sammai da ƙasã na allah kawai ne kuma allah ya kasance mabuwãyi mai hikima |
mafificinsu (hankali) ya ce ban gaya muku ba yã kamata ku tsarkake allah |
shiryoyin ayuka waɗanda basu dace cikin wasu jinsi ba |
game da aikinsu masu yarda ne |
kuma ku daidaita awo da ãdalci kuma kada ku rage sikẽlin |
kuma ka sanya ni daga magãdan aljannar ni'ima |
kuma ba mu zãlunce su ba amma sun zãlunci kansu sa'an nan abũbuwan bautawarsu waɗanda suke kiran su baicin allah ba su wadãtar musu kõme ba a lõkacin da umurnin ubangijinka ya je kuma (gumãkan) ba su ƙãra musu wani abu ba fãce hasãra |
yã kũ mutãne |
lalle ne a cikin wannan akwai ãyã kuma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba |
sa'an nan lalle ku ya kũ ɓatattu mãsu ƙaryatãwa |
waɗannan ne waɗanda suke sunã da mugunyar azãba (a dũniya) kuma sũ a lãhira sũ ne mafiya hasãra |
kuma ƙasa ta fitar da kayanta masu nauyi |
maza suna da rabo daga abin da iyãye biyu da mafi kusantar dangi suka bari kuma mãtã suna da rabo daga abin da iyãye biyu da mafi kusantar dangi suka bari daga abin da ya ƙaranta daga gare shi kõ kuwa ya yi yawa rabo yankakke |
kuma waɗanda suka yi hijira a cikin sha'anin allah daga bãyan an zãlunce su haƙĩƙa munã zaunar da su a cikin dũniya da alhẽri kuma lalle lãdar lãhira ce mafi girmã dã sun kasance sunã sani |
shin to bã zã ku hankalta ba |
sa'an nan wata halaka tã tabbata a gare ka dõmin tã fi dãce wa |
abin saukarwã ne daga ubangijin halitta duka |
an halatta a gare ku a daren azumi yin jima'i zuwa ga matanku sũ tufa ne a gare ku kuma kũ tufa ne a gare su allah yã sani lalle ne ku kun kasance kuna yaudarar kanku |
yana ƙayyade launin bango wa fanel cikin tsarin #rgb |
lalle mũ mun sanya shi abin karãtu na lãrabci tsammãninku kunã hankalta |
kuma muka bar (yabo) a kansa a cikin mutãnen ƙarshe |
lalle allah mabuwãyi ne mai hikima |
kõ zã su ce mũ duka mãsu haɗa ƙarfi ne dõmin cin nasara |
kuma bã ya kasancẽwa ga wani mutum allah ya yi masa magana fãce da wahayi kõ daga bãyan wani shãmaki kõ ya aika wani manzo sa'an nan ya yi wahayi da izninsa ga abin da yake so lalle shĩ maɗaukaki ne mai hikima |
wanda ya ji tsõron mai rahama a fake kuma ya zo da wata irin zũciya mai tawakkali |
kuma waɗanda suke idan sun ciyar bã su yin ɓarna kuma bã su yin ƙwauro kuma (ciyarwarsu) sai ta kasance a tsakãnin wancan da tsakaitãwa |
yã ku waɗanda suka yi ĩmãni |
lokacin _kwafe |
yã kai annabi |
sabõda makãho yã je masa |
k_ar ka goge |
sai nãƙuda ta kai ta zuwa ga wani kututturen dabĩniya ta ce kaitona dã dai na mutu a gabãnin wannan kuma na kasance wani abu wulakantacce wanda aka manta |
lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni kuma suka aikata ayyukan ƙwarai kuma suka yi tawãlu'i zuwa ga ubangijinsu waɗannan ne abõkan aljanna sunã madawwama a cikinta |
wanda suke sãɓa wa jũna a cikinsa |
kuma waɗanda suke cẽwa yã ubangijinmu ka bã mu sanyin idãnu daga mãtanmu da zũriyarmu kuma ka sanya mu shũgabanni ga mãsu taƙawa |
to don mene ne bai shiga aƙabã ba |
kuma lalle haƙĩƙa mun bai wa mũsã littafi sabõda haka kada ka kasance a cikin shakka daga haɗuwa da shi kuma mun sanya shi ya zama shiriya ga banĩ isrã'ĩla |
sabõda haka suka zamanto kamar duwatsu ko mafi tsananin ƙeƙashewa kuma lalle ne daga duwãtsu haƙĩka akwai abin da maremari suke ɓuɓɓuga daga gare shi kuma lalle ne daga gare su haƙĩƙa akwai abin da yake tsatstsagewa har ruwa ya fita daga gare shi kuma lalle ne haƙĩƙa daga gare su haƙĩƙa akwai da yake fãɗõwa dõmin tsõron allah kuma allah bai zama gãfili ba daga barin abin da kuke aikatãwa |
lalle mãsu laifi madawwama ne a cikin azãbar jahannama |
shĩ ne wanda ya aiki manzonsa da shiriya da addinin gaskiya dõmin ya rinjãyar da shi a kan addinai dukansu kuma allah ya isa ya zama mai shaida |
kuma ku ji tsõron wutã wadda aka yi tattali dõmin kãfirai |
kuma muka ɗauke nũhu a kan (jirgi) na alluna da ƙũsõshi |