text
stringlengths
0
727
kuma inã nĩsantar ku da abin da kuke kira baicin allah kuma inã kiran ubangijina tsammãnin kada in zama marashin arziki game da kiran ubangijina
mai rarrabawa
kuma ka warware mini wani ƙulli daga harshẽna
suka ce munã bauta wa gumãka sabõda haka munã yini mãsu lazimta a gare su
kuma lalle ne haƙĩƙa mun halitta mutum kuma mun san abin da ransa ke yin waswãsi da shi kuma mũ ne mafi kusanta zuwa gare shi daga lakar jannayẽnsa
ya ku mutãne lalle wa'azi yã jẽ muku daga ubangijinku da waraka ga abin da yake a cikin ƙirãza da shiriya da rahama ga muminai
yana ƙayyade yawan dakatawa na millisakan bayan da manuni ta bar wurin fanel kafin a ɓoye fanel farat ɗaya wannan maɓalli na da amfani kawai idan maɓallin ɓoyewafarat ɗaya na gaske ne
kuma wanda ya jiɓinci allah da manzonsa da waɗanda suka yi ĩmãni to ƙungiyar allah sune mãsu rinjãya
kuma muka yayyanka su a cikin ƙasa al'ummõmi daga gare su akwai sãlihai kuma daga gare su akwai wanda bã haka ba muka jarrabe su da abũbuwan alhẽri da na musĩfa tsammãninsu sunã kõmõwa
kuma ƙasã yã aza ta dõmin tãlikai
a cikinsa akwai ãyõyi bayyanannu (ga misãli) matsayin ibrãhĩma
kuma bãbu wata alƙarya fãce mu ne mãsu halaka ta a gabãnin rãnar ¡iyãma kõ kuwa mũ mãsu azãbta ta ne da azãba mai tsanani
shin kyautatãwa nã da wani sakamako (ã'aha) fãce kyautatãwa
wani ambatõ daga ubangijinsu sãbo bã ya zuwa gare su fãce sun saurãre shi alhãli kuwa sunã mãsu yin wãsa
ko dai ka kau da kai daga gare su dõmin nẽman rahama daga ubangijinka wadda kake fãtanta to sai ka gaya musu magana mai laushi
kuma lalle zã ku san babban lãbãrinsa a bayan ɗan lõkaci
sũ da mãtan aurensu sunã cikin inuwõwi a kan karagai sunã mãsu gincira
wacca irin bango ya kamata a yi amfani da wa wannan fanel kima masu yiwuwa sune gtk za'a yi amfani da difwakt na gtk+ bangon widget launi za'a yi amfani da maɓallin launi kamar launin bango ko zane za'a yi amfani da zanen da maɓallin zane ta ƙayyade zai zama bango
waɗanda aka yi wa alãma daga wajen ubangijinka dõmin mãsu ɓarna
kawai abin da ya haramta a kanku mũshe da jini da nãman alade da abin da aka kurũrũta game da shi ga wanin allah
to waɗanda suka kãfirta sũ ne waɗanda ake yi wa kaidi
ina rantsuwa da dawãki mãsu gudu suna fitar da kũkan ciki
fara gamawa farat ɗaya cikin zauren akwatin bayanin tafiyar da shirin ayuka
a lõkacin da suka shiga ga dãwũda sai ya firgita daga gare su suka ce kada kaji tsõro masu husuma biyu ne sãshenmu ya zãlunci sãshe
ya ce zã mu ƙarfafa damtsenka game da ɗan'uwanka kuma mu sanya muku wani dalĩli sabõda haka bã zã su sãdu zuwa gareku ba tãre da ãyõyinmu kũ da waɗanda suka bĩ ku ne marinjãya
kuma lalle mũ haƙĩƙa mãsu jũyãwa muke zuwa ga ubangijinmu
maganarsa ce gaskiya kuma gare shi mulki yake a rãnar da ake bũsa a cikin ƙaho
sai manzon allah ya gaya musu cewa ina tsõratar da ku ga rãƙumar allah da ruwan shanta
ba haka ba mũ dai an hana mu ne
shiryarwa da tunãwa ga ma'abũta hankali
ya ce yã ubangjĩna sai ka yi mini jinkiri zuwa rãnar da ake tãshin su
kuma wancan bai zama mabuwãyi ba ga allah
shin kõwane mutum daga cikinsu yana nẽman a shigar da shi a aljannar ni'ima ne (ba da wani aiki ba)
pixels da ana iya gani idan an ɓoye
a lõkacin da manzanninsu suka jẽ musu da hujjõji bayyanannu suka yi farin ciki da abin da ke wurinsu na ilmi kuma abin da suka kasance sunã yi na izgili da shi ya wajaba a kansu
ina rantsuwa da mala'iku mãsu fisgar rãyuka (na kafirai) da ƙarfi
ashe bã ku yin tunãni
kuma ba mu aika wani mai gargaɗi ba a cikin wata alƙarya fãce mani'imtanta (shũgabanni) sunce lalle mũ mãsu kãfirta ne da abin da aka aiko ku da shi
rãnar da kaidinsu bã ya wadãtar masu da kõme kuma bã a taimakon su
an kasa parse ga s kamar wata inteja
sai fir'auna ya aika mãsu gayya a cikin birãne
shiriya ce da bushãra ga mũminai
yã ubangijimu lalle ne kai mai tãra mutãne ne dõmin wani yini wanda bãbu shakka a gare shi lalle ne allah bã ya sãɓãwar lõkacin alkawari
kada maganarsu ta sanya ka a cikin baƙin ciki lalle ne alfarma ga allah take gaba ɗaya
wannan shĩ ne masanin fake da bayyane mabuwãyi mai jinƙai
kuma lalle ne haƙĩƙa mun yi wahayi zuwa ga mũsã cẽwa ka yi tafiyar dare da bãyina sa'an nan ka dõka musu hanya a cikin tẽku tana ƙẽƙasasshiya bã ka tsõron riskuwa kuma bã ka fargabar nutsẽwa
sai muka tsĩrar da shi shi da mutãnensa fãce mãtarsa mun ƙaddara ta a cikin mãsu wanzuwa
kuma aka kõra waɗanda suka bi ubangijinsu da taƙawa zuwa aljanna jama'ajama'a har a lõkacin da suka jẽ mata alhãli kuwa an buɗe kõfõfinta kuma matsaranta suka ce musu aminci ya tabbata a gare ku kun ji dãɗi sabõda haka ku shige ta kunã madawwama (a cikinta)
kuma aka tafiyar da duwãtsu sai suka kasance ƙũra
in da gaske ka nuna alƙaluman mako cikin kalandan
suka ce an cũtar da mu daga gabãnin ka zõ mana kuma daga bãyan da kã zõ mana ya ce akwai tsammãnin ubangijinku ya halaka maƙiyanku kuma ya sanya ku ku maye a cikin ƙasa sa'an nan ya dũba yadda kuke aikatãwa
kuma aka ce wãne ne mai tawada
kuma idan kun ji tsõron sãɓãwar tsakãninsu to ku aika da wani mai sulhu daga mutãnensa da wani mai sulhu daga mutãnenta idan sun yi nufin gyãrãwa allah zai daidaita tsakãninsu (ma'auran)
mai girman kai bãyan haka kuma la'ĩmi (bã ya son alhẽri)
kuma lalle allah na sanin waɗanda suka yi ĩmãni kuma lalle yanã sanin munfukai
ya ce to ka fita daga gare ta dõmin lalle kai abin jĩfa ne
idan ka yi kwaɗayi a kan shiryuwarsu to lalle ne allah bã ya shiryar da wanda yake ɓatarwa kuma bã su da waɗansu mataimaka
yana dinga cẽwa kaitona dã na gabatar (da aikin ƙwarai) domin rãyuwata
lalle ne kã isa ga iyakar uzuri daga gare ni
wanan kuwa sabõda ubangijinka bai kasance mai halaka alƙaryõyi sabõda wani zãlunci ba ne alhãli kuwa mutãnensu sunã jãhilai
@ item font
kuma lalle ne haƙĩƙa mun halitta mutum daga wani tsantsa daga lãka
kuma lalle ne haƙĩƙa mun sauƙaƙe alƙur'ani dõmin tunãwa
ka ce bã zã a tambaye ku ba ga abin da muka aikata daga laifi kuma bã zã a tambaye mu daga abin da kuke aikatawa ba
salon maganar ajiya na da wani operand inda aka saurari wata afareta
to
kuma idan an jẽfa su a wani wuri mai ƙunci daga gare ta sunã waɗanda aka ɗaure ciki daidai sai su kirãyi halaka a can
sai malã'iku suka kirãye shi alhãli kuwa shĩ yanã tsaye yana salla a cikin masallãci (suka ce) lalle ne allah yana bã ka bushãra da yahaya alhãli yana mai gaskatãwar wata kalma daga allah kuma shugaba kuma tsarkakke kuma annabi daga sãlihai
ga kõwace al'umma mun sanya wurin yanka su ne masu yin baiko gare shi sabõda haka kada su yi maka jãyayya a cikin al'amarin (hadaya) kuma ka yi kira zuwa ga ubangijinka lalle kai kana a kan shiriya madaidaiciya
kõwane rai mai ɗanɗanar mutuwa ne sa'an nan zuwa gare mu ake mayar da ku
kuma lalle ne ubangijinka zai yi ta bã ka kyauta sai ka yarda
kamar haka muke sãka wa mãsu kyautatãwa
cewa ubangijinka ya yi umurni zuwa gare ta
kuma tabbas haƙĩƙa mafi yawan mutãnen farko sun ɓace a gabãninsu
kuma lalle ne haƙĩƙa mun sãdar da magana sabõda su tsammãninsu suna tunãni
to ka yi tasbihi game da gõde wa ubangijinka kuma ka nẽme shi gafara lalle shi (ubangijinka) ya kasance mai karɓar tũba ne
suka ce lalle haƙĩƙa kã sani bã mu da wani hakki a cikin 'ya'yanka kuma lalle kai haƙĩƙa kanã sane da abin da muke nufi
da waɗansu ganĩmõmi mãsu yawa da zã su karɓo su kuma allah yã kasance mabuwayi mai hikima
wannan dõmin lalle su sun sãɓa wa allah da manzonsa alhãli kuwa wanda ya sãɓa wa allah to lalle allah mai tsananin uƙũba ne
wannan daga lãbarun gaibi ne munã yin wahayinsa zuwa gare ka kuma ba ka kasance a wurinsu ba a lõkacin da suke yin niyyar zartar da al'amarinsu alhãli sunã yin mãkirci
sa'an nan yanã barin (wurinsu) faƙo mai santsi
sa'an nan idan umurnin allah ya jẽ sai a yi hukunci da gaskiya mãsu ɓãtãwa sun yi hasara a can
sai (al'ummar) suka yanyanke al'amarinsu a tsakãninsu guntuguntu kõwace ƙungiya sunã mãsu farin ciki da abin da yake a gare su
bai haifa ba kuma ba a haife shi ba
kuma da dawãki da alfadarai da jãkuna dõmin ku hau su kuma da ƙawa kuma yana halitta abin da ba ku sani ba
kuma kada ka mĩƙar da idãnunka zuwa ga abin da muka jiyar da su dãɗi da shi nau'inau'i daga gare su kamar huren rãyuwar dũniya yake dõmin mu fitine su a cikinsa alhãli kuwa arzikin ubangijinka ne mafi alhẽri kuma mafi wanzuwa
mũnãnan ayyuka da suka aikata suka bayyana a gare su kuma abin da suka kasance sunã yi na izgili ya wajaba a kansu
sabõda haka tsarkakẽwa ta tabbata ga allah a lõkacin da kuke shiga maraice da lõkacin da kuke shiga sãfiya
saurin sura mai motsi
wurin wannan abun fanel yawan pixel daga gefen fanel ta hagu (ko sama idan a tsaye yake) na ƙayyade wurin
haƙĩƙa tir da abin da rãyukansu suka gabãtar sabõda su watau allah yã yi fushi da su kuma a cikin azãba su mãsu dawwama ne
jarraba masana'antar applet na bonobo
wani 1ittãfi ne rubũtacce
kuma kuka zaunã a cikin gidãjen waɗanda suka zãlunci kansu kuma ya bayyana a gare ku yadda muka aikatã game da su kuma muka buga muku misãlai
kuma mun halitta ku mazã da mãtã
sai ka ƙayyada ko wani jometiri ko kuma wata uwa da ke da wani jometiri
ya ce abin sani kawai inã kai ƙarar baƙin cikĩna da sunõna zuwa ga allah kuma na san abin da ba ku sani ba daga allah
shiryoyin ayuka waɗanda basu dace cikin wasu jinsi ba
maganar mũminai idan aka kira su zuwa ga allah da manzonsa dõmin ya yi hukunci a tsakãninsu takan kasance kawai su ce mun ji kuma mun yi ɗã'ã kuma waɗannan sũ ne mãsu cin nasara
kuma ana kẽwayãwa a kansu da finjãlai na azurfa da kofuna waɗanda suka kasance na ƙarau