text
stringlengths
0
727
kuma baicinsu akwai waɗansu gidãjen aljanna biyu
ã'a shĩ ãyõyi ne bayyanannu a cikin ƙirãzan waɗanda aka bai wa ilmi kuma bãbu mai musun ãyõyinmu fãce azzãlumai
yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni shin in nũna muku wani fatauci wanda zai tsarshe ku daga wata azãba mai raɗaɗi
yana ƙayyade yawan dakatawa na millisakan bayan manunin ta shigo wurin fanel kafin a sakenuna fanel ɗin farat ɗaya wannan maɓalli na da amfani kawai idan maɓallin ɓoyewafarat ɗaya na gaske ne
ya sanya watã a cikinsu yana mai haske ya sanya rãnã babbar fitila
aka tãra rãnã da watã
an kasa buɗe shirin nuna na'urar tagan x na 's'
wanan kuwa sabõda ubangijinka bai kasance mai halaka alƙaryõyi sabõda wani zãlunci ba ne alhãli kuwa mutãnensu sunã jãhilai
alhãli kõwane abu mun ƙididdigẽ shi a rubũce
lalle sa'a haƙĩƙa mai zuwa ce bãbu shakka a gare ta kuma amma mafi yawan mutãne bã su yin ĩmãni
allah bãbu wani abin bauta wa fãce shi kuma ga allah sai mũminai su dõgara
ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hanã wa roƙon
wanda ya halitta ka sa'an nan ya daidaitã ka ya kuma tsakaitã ka
lalle ne zuwa gare mu kõmõwarsu take
sai suka karya su da iznin allah kuma dãwudu ya kashe jãlũta kuma allah ya bã shi mulki da hikima kuma ya sanar da shi daga abin da yake so
kuma wancan zaton nãku wanda kuka yi zaton shi game da ubangijinku ya halakar da ku sai kuka wãyi gari a cikin mãsu hasãra
a l̃r waɗancan ãyõyin littãfi ne kyautatacce
to sabõda wanne daga ni'imõmin ubangijinku kuke ƙaryatãwa
sabõda haka ba sai na yi rantsuwa da ubangijin wurãren ɓullõwar rãna da wurãren fãɗuwarta ba lalle mũ mãsu iyãwa ne
kuma idan sun yi maka jidãli sai ka ce allah ne mafi sani game da abin da kuke aikatãwa
kuma allah masani ne ga azzãlumai
motsa taga zuwa filin aiki 3
a cikinsu akwai marẽmari biyu masu kwarãrar ruwa
an ga halin amma mun riga muna da shaidar zaman shawarar
sabõda haka cẽton mãsu cẽto bã zai amfãne su ba
sa'an nan a lõkacin da suka ga azãbarmu suka ce mun yi ĩmãni da allah shi kaɗai kuma mun kãfirta da abin da muka kasance munã shirki da shi
kamar wannan ne kuka kasance a gabãnin ku musulunta sa'an nan allah ya yi muku falala
kuma ga kõwanne akwai darajõji daga abin da suka aikata kuma ubangijinka bai zama mai shagala ba daga abin da suke aikatãwa
kuma kada ku kasance kamar waɗanda suka ce mun ji alhãli kuwa sũ bã su ji
wani jerin iids na applet da fanel zai ƙyale hakan zaka iya kashe wasu applet don kada su iya lodi ko nunawa cikin mazaɓen misali idan za ka kashe applet ɗin ƙaraminkwammanda ka ƙara 'oafiidgnome_minicommanderapplet' zuwa wannan jeri sai ka sake fara fanel kafin gyaran ta fara aiki
lalle ne mutum mai tsananin butulci ne ga ubangijinsa
to yãyã azãbãta take da gargaɗina
shin wancan shĩ ne mafi zama alhẽri ga liyafa kõ itãciyar zaƙƙũm
a cikin hannãyen mala'iku marubũta
bãbu laifi a kan makãho kuma bãbu laifi a kan gurgu kuma bãbu laifi a kan majiyyaci kuma bãbu laifi a kan kõwanenku ga ku ci (abinci) daga gidãjenku kõ daga gidãjen ubanninku kõ daga gidãjen uwãyenku kõ daga gidãjen 'yan'uwanku mazã kõ daga gidãjen 'yan'uwanku mãtã kõ daga gidãjen baffanninku kõ daga gidãjen gwaggwanninku kõ daga gidãjen kãwunnanku kõ daga gidãjen innõninku kõ abin da kuka mallaki mabũɗansa kõ abõkinku bãbu laifi a gare ku ku ci gabã ɗaya kõ dabam dabam to idan kun shiga wasu gidãje ku yi sallama a kan kãwunanku gaisuwã ta daga wurin allah mai albarka mai dãɗi
==== an canza mazaɓa ana sake lodi ====
yã ku waɗanda suka yi ĩmãni kada ku kusanci salla alhãli kuwa kuna mãsu mãye sai kun san abin da kuke faɗa kuma haka idan kuna mãsu janaba fãce mai ƙẽtare hanya har ku yi wanka
kuma ba mu aika wani annabi a cikin wata alƙarya ba fãce mun kãma mutãnenta da azãba da cũta tsammãninsu sunã yin ƙasƙantar da kai
ba su gani ba da yawa muka halakar da (mutãnen) ƙarnõni a gabãninsu kuma cẽwa su bã zã su kõmo ba
kuma daga rahamarsa ya sanya muku dare da yini dõmin ku natsu a cikinsa kuma dõmin ku nẽma daga falalarsa kuma tsammãninku zã ku gõde
@ action
kuma ɗan'uwana hãrũna shĩ ne mafi fasãha daga gareni ga harshe sabõda haka ka aika shi tãre da ni yanã mai taimako yanã gaskata ni lalle ne inã tsõron su ƙaryata ni
to sabõda wanne daga ni'imõmin ubangijinku kuke ƙaryatãwa
lalle ne sũ waɗansu samãri ne sun yi ĩmãni da ubangijinsu kuma muka ƙãra musu wata shiriya
inã tunãwa take a gare su alhãli kuwa haƙĩƙa manzo mai bayyanãwa ya je musu (da gargaɗin saukar azãbar ba su karɓa ba)
wancan ne sakamakonsu shĩ ne jahannama sabõda kãfircinsu kuma suka riƙi ãyõyina da manzannina abin izgili
jerin taga
kuma dã allah yana gaggãwa ga mutãne da sharri kamar yadda yake gaggauta musu da alhẽri haƙĩƙa dã an hukunta ajalinsu zuwa gare su sabõda haka munã barin waɗanda ba su ƙaunar gamuwa da mu a cikin kangararsu sunã ta ɗimuwa
kuma ko da yã jẽfa uzurorinsa (bã zã a saurãre shi ba)
cẽwa ki jẽfa shi a cikin akwatin nan sa'an nan ki jẽfa shi a cikin kõgi sa'an nan kogin ya jefa shi a gãɓa wani maƙiyi nãwa kuma maƙiyi nãsa ya ɗauke shi' kuma na jẽfa wani so daga gare ni a kanka
an kasa buɗe fayil na kwamfyutan tebur s wa mai gabatar da fanelss
ba ku ga yadda allah ya halitta wasu sammai bakwai ɗabaƙõƙĩ a kan jũna ba
yana zaton cẽwa dũkiyarsa za ta dawwamar da shi
in da gaske za'a faɗaɗa zauren akwatin bayani na shiryoyin ayuka da aka sani da aka lissafa cikin tafiyar da shirin ayuka idan an buɗe zauren akwatin bayanin wannan maɓalli na da amfani kawai idan maɓallin fara_shirin_jeri na gaske ne
lalle azãbar ubangijinka haƙĩƙa mai aukuwa ce
ims p
kuma da yawa wata ãyã a cikin sammai da ƙasa sunã shũɗẽwa a kanta kuma sũ sunã bijirẽwa daga gare ta
sunan da za'a gane fanel da shi
kuma suka ce ya ubangijinmu ka gaggauta mana da rabonmu a gabãnin rãnar bincike
sa'an nan ya yi tunãni
gidãjen aljannar zamã sunã shigar su
kai sabõda ni'imar ubangijinka bã mahaukaci kake ba
to a lõkacin da ya bã su daga falalarsa sai suka yi rõwa da shi kuma suka jũya bãya sunã mãsu bijirẽwa
kuma idan tẽkuna aka mayar da su wuta
kuma lalle ne haƙĩƙa mũsã ya zo muku da hujjõji bayyanannu sa'an nan kuka riƙi maraƙi (daga bãyansa alhãli kuwa kuna mãsu zãlunci
kuma kada ka yi baƙin ciki a kansu kuma kada ka kasance a cikin ƙuncin rai daga abin da suke ƙullãwa na mãkirci
waɗanda suka yi ĩmãni kuma zukãtansu sukan natsu da ambaton allah to da ambaton allah zukãta suke natsuwa
to kõ kanã ganin abin da ya yi saurã daga cikinsu
alhãli kuwa yanã a sararin samã mafi aukaka
albarka ta tabbata ga wanda ya sanya masaukai (na tafiyar wata) a cikin sama kuma ya sanya fitila da watã mai haskakewa a cikinta
yã ɗiyan ãdam ko dai wasu manzanni daga cikinku su jẽ muku sunã gaya muku ayõyinato wanda ya yi taƙawa kuma ya gyara aikinsa to bãbu tsoro a kansu kuma bã su yin baƙin ciki
bone ya tabbata a rãnar nan ga mãsu ƙaryatãwa
qprintpreviewdialog
program name followed by 'add on uploader'
ka ce shĩ (alkur'ãni) babban lãbãri ne mai girma
kuma ubangijinka ya hukunta kada ku bauta wa kõwa fãce shi kum game da mahaifa biyu ku kyautata kyautatawa ko dai ɗayansu ya kai ga tsũfa a wurinka ko dukansu biyu to kada ka ce musu 'tir' kuma kada ka tsãwace su kuma ka faɗa musu magana mai karimci
kuma idan sun haɗu da waɗanda suka yi ĩmãni sukan ce mun yi ĩmãni kuma idan sun wõfinta zuwa ga shaiɗãnunsu sukan ce lalle ne muna tãre da ku mu mãsu izgili kawai ne
a'aha haƙĩƙa lalle ne sũ daga ubangijinsu rãnar nan waɗanda ake shãmakancẽwa ne
media controller element
suka ce lalle ne waɗannan biyun haƙĩƙa masihirta ne sunã nufin su fitar da ku daga ƙasarku game da sihirinsu kuma su tafi da tabĩ'arku mafĩficiya
lalle ne ubangijinka yanã shimfiɗa arzĩki ga wanda yake so kuma yanã ƙuƙuntãwa lalle shi yã kasance mai sani ga bãyinsa mai gani
wanda ya zo da kyakkyawan aiki guda to yanã da mafi alhẽri daga gare shi kuma sũ daga wata firgita a yinin nan amintattu ne
kuma lalle ne haƙĩƙa mun zãɓe su sabõda wani ilmi (na taurata) a kan mutãne
sunã kẽwaya a tsakaninta da ruwan ɗimi mai tsananin tafasa
sunã cẽwa ashe lalle zã a iya mayar da mu a kan sãwunmu
ya ce yã ubangijĩna dõmin abin da ka ni'imta shi a kaina sahõda haka bã zan kasance mai taimako ga mãsu laifi ba
idan ya so sai ya kwantar da iskar sai jirãgen su yini sunã mãsu kawaici a kan bãyan tẽkun lalle ne ga wancan haƙĩƙa akwai ãyõyi ga dukan mai haƙuri mai gõdiya
yana rãyarwa kuma yana kashẽwa (shi ne) ubangijinku kuma ubangijin ubanninku na farko
waɗanda suka sanya alƙur'ãni tãtsuniyõyi
da wata itãciya tanã fita daga dũtsin sainã'a tanã tsira da man shãfãwa da man miya dõmin masu cĩ
mẽnẽ ne mai ƙwanƙwasa
fanel na gefen hagu da aka faɗaɗa
s̃ m̃
yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni ku yi ɗã'a ga allah kuma ku yi ɗa'a ga manzonsa kuma kada ku ɓãta ayyukanku
to kõ kanã ganin abin da ya yi saurã daga cikinsu
(dõmin) kada ku ce abin sani kawai an saukar da littãfi a kan ƙungiya biyu daga gabãninmu kuma lalle ne mũ mun kasance daga karatunsu haƙĩƙa gãfilai
wani ilmi bai kasance a gare ni ba game da jama'a (malã'iku) mafi ɗaukaka a lõkacin da suke yin husũma
sabõda haka ka bai wa zumu hakkinsa da miskĩnai da ɗan hanya wannan shĩ ne alhẽri ga waɗanda ke nufin yardar allah kuma waɗancan sũ ne mãsu sãmun babban rabo
kuma me ya sanar da kai abin da ake ce wa mai ƙwanƙwasa
a'aha bã haka ba kuna ƙaryatãwa game da sakamako