text
stringlengths
0
727
kada ka yi kãmu ga gẽmũna kõ ga kaina lalle nĩ nã ji tsõron ka ce ka rarraba a tsakãnin banĩ isrã'ĩla kuma ba ka tsare maganata ba
yã game huska kuma ya jũya bãya
an kasa yin parse ga shade fakto nas cikin launin da aka inuwantar da
kuma ɗan ĩtãce ya kasance gare shi sai ya ce wa abõkinsa alhali kuwa yanã muhãwara da shi nĩ ne mafĩfĩci daga gare ka a wajen dũkiya kuma mafi izza a wajen jama'a
sai muka fitar da su daga gonaki da marẽmari
rãnã da watã a kan lissãfi suke
ã'a sũ mutãne ne suna daidaitãwa (allah da wani)
suna madawwama a cikinsa ya yi kyau ga zama matabbaci da mazauni
ya ubangijina ka tsĩrar da ni da iyãlĩna daga abin da suke aikatãwa
ku kuma suka aikata ayyukan ƙwarai lalle zai shugabantar da su a cikin ƙasa kamar yadda ya shugabantar da waɗanda suke daga gabãninsu kuma lalle ne zai tabbatar musu da addininsu wanda ya yardar musu kuma lalle ne yanã musanya musu daga bãyan tsõronsu da aminci sunã bauta mini bã su haɗa kõme da nĩ kuma wanda ya kãfirta a bãyan wannan to waɗancan su ne fãsiƙai
da waɗanda idan zãlunci ya sãme su sunã nẽman taimako (su rãma)
shin sunã daidaita
kuma kada shaiɗan ya taushe ku (daga hanyar) lalle shĩ maƙiyi ne a gare ku mai bayyanãwar ƙiyayya
kuma muka tsĩrar da mũsã da waɗanda suke tãre da shi gabã ɗaya
kuma wani annabi bai je musu ba fãce sun kasance game da shi sunã mãsu yin izgili
a lõkacin da ɗan'uwansu sãlihu ya ce shin bã zã ku bi allah da taƙawa ba
har idan mun kãma mani'imtansu da azãba sai gã su sunã hargõwa
kuma sunã cẽwa a yaushe wannan wa'adi zai tabbata idan kun kasance mãsu gaskiya
ka kõma zuwa gare su sa'an nan lalle munã je musu da rundunõni bãbu wata tãɓukawa gare su game da su kuma lalle munã fitar da su daga gare ta sunã mafi wulãkantuwa kuma sunã ƙasƙantattu
'ya'yan itãcen marmari kuma sunã waɗanda ake girmamãwa
kuma ba mu aiki wani manzo ba fãce dõmin a yi masa ɗã'a da izinin allah
bã ku da wani abin bautãwa waninsa lalle ne nĩ inã yimuku tsõron azãbar wani yini mai girma
mawallaficoptic month 4 longnamepossessive
lalle ne a cikin wannan akwai ãyã kuma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba
waɗancan ne kãfirai dõmin sun fĩfĩta son dũniya a kan lãhira kuma lalle ne allah bã ya shiryar da mutãne kãfirai
lalle waɗanda ke yi maka mubãya'a allah kawai ne suke yi wa mubãya'a hannun allah nã bisa hannayensu sabõda haka wanda ya warware to yanã warwarẽwa ne a kan kansa kawai kuma wanda ya cika ga alkawarin da ya yi wa allah a kansa to (allah) zai kãwo masa ijãra mai girma
kuma ta biyar cẽwa 'la'anar allah ta tabbata a kansa idan ya kasance daga maƙaryata'
amma waɗanda suka bi ubangijinsu da taƙawa sunã da bẽnãye daga samansu akwai waɗansu bẽnãye ginannu ƙoramu na gudãna daga ƙarƙashinsu alkawarin allah
kuma a kansa ne ƙãga halitta ta biyu take
mũ ne mafi sani game da abin da suke faɗi kuma bã zã ka zama mai tĩlasta su ba sabõda haka ka tunatar game da alƙur'ani ga wanda ke tsõron ƙyacewata
kuma kamar haka muka saukar da shi (alƙur'ãni) yanã ãyõyi bayyanannu kuma lalle ne allah yanã shiryar da wanda yake nufi
ka tsare kwamfyutan ka kar a yi amfani da shi ba tare da izinin ka ba1 (msgctxt panelshowusername
faɗaɗa jerin shiri cikin zauren akwatin bayani na tafiyar da shirin ayuka
mutãnen fir'auna bã zã su yi taƙawa ba
alhãli kuwa lalle ne ya halitta ku a cikin hãlãye
ka tsayar da salla a karkatar rãnã zuwa ga duhun dare da lõkacin fitar alfijir lalle ne karãtun fitar alfijir ya kasance wanda ake halarta
nuna duk filayenaiki
kuma lalle haƙĩƙa yanã da kusantar daraja a wurinmu da kyaun makõma
to a lokacin da mũsã ya ƙãre adadin kuma yanã tafiya da iyãlinsa sai ya tsinkãyi wata wutã daga gẽfen dũtse (¦ũr) ya cewa iyãlinsa ku dãkata lalle ne nĩ na tsinkãyi wata wutã tsammãnĩna ni mai zo muku ne daga gare ta da wani lãbãrĩ kõ kuwa da guntun makãmashi daga wutar don kõ ku ji ɗimi
kuma wannan rãyuwa ta dũniya ba ta zamo ba fãce abar shagala da wãsã kuma lalle lãhira tabbas ita ce rãyuwa dã sun kasance sunã sani
fãce wanda ya fizgi wata kalma sai yũla mai haske ta bĩ shi
shin sunã shirki da abin da bã ya halittar kõme kuma sũne ake halittãwa
aiki
me ya sãme ku bã ku fãtar sãmun natsuwa daga allah
sai suka kasance ƙũra da ake wãtsarwa
sabõda haka kai bã ka jiyar da matattu kira kuma bã ka jiyar da kurãme kira idan sun jũya bãya sunã gudu
to bã sai na yi rantsuwa ba da lõkutan fãɗuwar taurãri
har za ku zama mãsu cika cikunna daga gare ta
da sama da abin da ya gina ta
size in 2^30 bytes
fãce wannan da ya ƙãga halittata to lalle shĩ ne zai shiryar da ni
wannan maɓalli na ƙayyade sunanfayil na pixmap da za'a amfanida wa sura mai motsi da aka nuna cikin applet ɗin kifi amma ya danganta ga gafakan pixmap
kuma amma mai tambaya kada ka yi masa tsãwa
fanel na gefen ƙasa
suka ce munã nufin mu ci daga gare shi ne kuma zukãtanmu su natsu kuma mu san cewa lalle ne kã yi mana gaskiya kuma mu kasance daga mãsu shaida a kansa
kuma muka bã shi iyalansa da kwatankwacinsu tãre da su sabõda rahama daga gare mu da tunãtarwa ga mãsu hankali
da yinin da aka yi alkawarin zuwansa
kuma ba ka kasance ga gẽfen dũtse ba a lõkacin da muka yi kira kuma amma dõmin rahama daga ubangijinka dõmin ka yi gargaɗi ga mutãne waɗanda suke wani mai gargaɗi a gabãninka bai je musu ba tsammãninsu sunã tunãwa
shin kã ga wanda ke hana
amma ɗayanku to zai shãyar da uban gidansa giya kuma gudan to zã a tsĩrẽ shi sa'an nan tsuntsãye su ci daga kansa
kuma idan aka karanta ãyõyinmu a kansu sukan ce lalle ne mun ji dã muna so haƙĩƙa da mun faɗi irin wannan wannan bai zama ba fãce tãtsunãyõyin mutãnen farko
haƙĩƙa hujja bayyananniya tã zo muku daga ubangijinku wannan rãƙumar allah ce a gare ku wata ãyã ce
ya ku waɗanda suka yi ĩmãni
kuma ka saurãra a rãnar da mai kira ke yin kira daga wuri makusanci
ko dai ka kau da kai daga gare su dõmin nẽman rahama daga ubangijinka wadda kake fãtanta to sai ka gaya musu magana mai laushi
kuma ba mu halitta slmmai da ƙasa da abin da ke a tsakãninsu ba alhãli kuwa munã mãsu wãsã
fifikon agogo
yã ku mutãne ku bauta wa ubangjinku wanda ya halicce ku kũ da waɗanda suke daga gabãninku tsammãninku ku kãre kanku
da ma'abũta ƙunci da mutãnen tubba'u kõwanensu ya ƙaryata manzanni sai ƙyacẽwata ta tabbata
kuma idan sun jũya to ku sani cẽwa lalle allah ne majiɓincinku mãdalla da majiɓinci kuma mãdalla da mai taimako shĩ
tsara tagogi cikin ƙungiyoyi idan _fili na da maƙura
kuma waɗanda suka yi ĩmãni kuma zũriyarsu suka bĩ su ga ĩmãnin mun riskar da zũriyarsu da su alhãli kuwa bã da mun rage musu kõme ba daga aikinsu kõwane mutum jingina ne ga abin da ya sana'anta
ga kõwace al'umma akwai ajali idan ajalinsu ya zo to bã zã su yi jinkiri daga gare shi ba kõ dã sã'ã guda kuma bã zã su gabãta ba
kuma a rãnar da muke tafiyar da duwãtsu kuma ka ga ƙasa bayyane kuma mu tãra su har ba mu bar kõwa ba daga gare su
lalle ne kanã da a cikin yini wani tasĩhi mai tsawo
sa'an nan muka sanya shi a cikin wani wurin natsuwa amintacce
lalle shĩne ubangijina
ka ce rũhul ¡udusi ne ya sassaukar da shi daga ubangijinka da gaskiya dõmin ya tabbatar da waɗanda suka yi ĩmãni kuma (dõmin) shiriya da bushãra ga musulmi
ya ku waɗanda suka yi ĩmãni
wani mai kẽwayãwa daga ubangijinka ya kẽwayã a kanta (ya ƙone ta) alhãli sunã barci
lalle ne haƙĩƙa allah ya karɓi tũbar anbabi da muhãjirĩna da ansãr waɗanda suka bĩ shi a cikin sã'ar tsanani daga bãya zukãtan wani ɓangare daga gare su sun yi kusa su karkata sa'an nan (allah) ya karɓi tũbarsu lalle shĩ ne mai tausayi mai jin ƙai gare su
waɗancan ne aka yanke wa tsammãni sabõda abin da suka tsirfanta sunã da wani abin shã daga ruwan zãfi da wata azãba mai raɗaɗi sabõda abin da suka kasance sunã yi na kãfirci
wanda ke sanya wasuwãsi a cikin ƙirãzan mutane
kuma waɗanda ke nisantar manyan zunubbai da ayyukan alfãsha kuma idan sun yi fushi sũ sunã gãfartawa
ba su zama daidai ba daga mutãnen littafi akwai wata al'umma wadda take tsaye suna karãtun ayõyin allah a cikin sã'õ'in dare alhãli kuwa sunã yin sujada
kuma lalle ne mun saukar zuwa gare ku ãyõyi mãsu bayyanãwa da misãli daga waɗanda suka shige daga gabãninku da wa'azi ga mãsu taƙawa
ga waɗanda suke yin rantsuwa daga matansu akwai jinkirin watã huɗu to idan sun kõma to lalle ne allah mai gãfara ne mai jin ƙai
lalle haƙĩƙa abin kõyi mai kyau ya kasance a gare ku daga cikinsu ga wanda ya kasance yanã fãtan (rahamar) allah da rãnar lãhira kuma wanda ya jũya bãya to lalle allah shĩ ne wadãtacce gõdadde
kuma da watã mun ƙaddara masa manzilõli har ya kõma kamar tsumagiyar murlin dabĩno wadda ta tsũfa
kuma lalle ne idan mun so haƙĩƙa munã tafiya da abinda muka yi wahayi zuwa gare ka sa'an nan kuma bã za ka sãmi wani wakĩli ba dõminka game da shi a kanmu
ka ce ban kasance fãrau ba daga manzanni kuma ban san abin da zã a yi game da ni kõ game da ku (na gaibi) ba bã ni bin kõme fãce abin da ake yin wahayi zuwa gare ni kuma ban zama ba fãce mai gargaɗi mai bayyanãwa
da duwatsu yã kafe ta
kuma lalle haƙĩƙa iblĩs ya gaskata zatonsa a kansu sai suka bi shi fãce wani ɓangare na mũminai
lalle nẽ allah masani ne mai ƙididdigẽwa
wanda ya sanya muku ƙasa shimfiɗa kuma sama gini kuma ya saukar da ruwa daga sama sa'an nan ya fitar da abinci daga 'ya'yan itãce game da shi sabõda ku sabõda haka kada ku sanya wa allah wasu kĩshiyõyi alhãli kuwa kuna sane
fanel na tsakiya ta dama
ga waɗanda suke yin rantsuwa daga matansu akwai jinkirin watã huɗu to idan sun kõma to lalle ne allah mai gãfara ne mai jin ƙai
hanyar kayan cikin mazaɓa
ofis